![]() | |||||||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||||||
Haihuwa | Najeriya, 1 Disamba 1984 | ||||||||||||||||||||||
ƙasa | Najeriya | ||||||||||||||||||||||
Mutuwa | 10 Nuwamba, 2018 | ||||||||||||||||||||||
Karatu | |||||||||||||||||||||||
Harsuna |
Turanci Pidgin na Najeriya | ||||||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||||||
Mahalarcin
| |||||||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Mai buga tsakiya |
Ajuma Ameh-Otache (1 Disamba 1984 – 10 Nuwamba 2018) yar wasan kwallon kafa ce. Tana daga cikin mata yan ƙungiyar kwallon kafa ta mata ta kasa ta Najeriya a gasar Olympics ta bazara ta shekarar 2004 [1][2] A matakin kulob din ta buga wa kungiyar Pelican Stars, wasa. Tana buga bangaren yar wasan tsakkiya a wasanni kwallan kafar Najeriya.[3]
Ameh-Otache ta mutu a ranar 10 ga Nuwamba 2018 tana da shekara 33, ba a ba da cikakken bayani game da musababbin mutuwarta ba. [4]