Bintou Koité

Bintou Koité
Rayuwa
Haihuwa 20 Nuwamba, 1995 (29 shekaru)
ƙasa Mali
Karatu
Harsuna Faransanci
Sana'a
Sana'a ɗan wasan ƙwallon ƙafa
Hanya
Ƙungiyoyi Shekaru Wasanni da ya/ta buga Ƙwallaye
  Mali women's national football team (en) Fassara-
 
Muƙami ko ƙwarewa Mai buga tsakiya

Bintou Koité (an haife ta a ranar 20 ga watan Nuwambar shekarar 1995) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta ƙasar Mali wacce ke buga wasan tsakiya a ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta mata ta Mali. Ta fafata a Mali a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta mata na shekara ta 2016 da shekarar 2018.

Hanyoyin haɗi na waje

[gyara sashe | gyara masomin]
  • Bintou Koité on Instagram

Samfuri:Mali squad 2016 Africa Women Cup of Nations