![]() | |
---|---|
![]() | |
Rayuwa | |
Haihuwa | Somaliya, 20 century |
ƙasa | Somaliya |
Karatu | |
Makaranta |
Geneva School of Diplomacy and International Relations (en) ![]() |
Sana'a | |
Sana'a |
political activist (en) ![]() |
Imani | |
Addini | Musulunci |
Halima Ahmed ƴar gwagwarmayar siyasar Somaliya ce.
An haifi Ahmed a Somalia . Domin karatunta na gaba da sakandare, ta sami digiri na farko a fannin fasaha a dangantakar kasa da kasa daga Makarantar Diflomasiya ta Geneva a Geneva, Switzerland . [1]
Ahmed ta fara aikinta ne da Cibiyar Gyaran Matasa da ke Mogadishu, babban birnin Somalia . Ayyukanta a can sun hada da kula da masu tayar da kayar baya da suka koma gwamnatin Somaliya . [2]
Daga baya ta zama 'yar takara a sabuwar majalisar tarayya ta Somaliya, da aka kaddamar a watan Agusta 2012.