![]() | |||
---|---|---|---|
![]() | |||
| |||
Rayuwa | |||
Haihuwa | 1937 (87/88 shekaru) | ||
ƙasa | Taraiyar larabawa | ||
Karatu | |||
Makaranta | Jami'ar Alkahira | ||
Sana'a | |||
Sana'a | Mai wanzar da zaman lafiya da ɗan siyasa |
Rashid Abdullah Al Nuaimi (راشد عبدالله النعيمي ) tsohon ministan harkokin wajen kasar Hadaddiyar Daular Larabawa ne.
Nuaimi memba ne na dangin Ajman mai mulki, Al Nuaimi.[1] Yana da digiri na farko a injiniyan man fetur, wanda ya samu daga jami’ar Alkahira a shekarar 1967.[2]
Nuaimi ya fara aikinsa ne’a sashi mai zaman kanta a masarautar Abu Dhabi.[2]Sannan ya shiga ma'aikatar harkokin waje ta Emirati kuma har zuwa shekarar 1975, ya yi aiki a can kan fannoni daban -daban.[2] A shekarar 1975, an nada shi a matsayin daraktan sashen harkokin siyasa a ma'aikatar harkokin waje.[2] A cikin shekara ta 1976, ya zama sakataren harkokin waje. Ya rike mukamin karamin ministan harkokin waje daga shekarar 1977 zuwa shekara ta 1990. Hamdan bin Zayed ya gaje shi a mukamin.