![]() | |||||||||||||||||||
---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|---|
Rayuwa | |||||||||||||||||||
Haihuwa | Windhoek, 18 ga Janairu, 1991 (34 shekaru) | ||||||||||||||||||
ƙasa | Namibiya | ||||||||||||||||||
Sana'a | |||||||||||||||||||
Sana'a | ɗan wasan ƙwallon ƙafa | ||||||||||||||||||
| |||||||||||||||||||
Muƙami ko ƙwarewa | Mai tsaran raga |
Susanna Eises (an Haife ta a ranar 18 ga watan Janairu 1991) 'yar wasan ƙwallon ƙafa ce ta ƙasar Namibiya ta mata wacce ke taka leda a matsayin mai tsaron gida.
Eises ta fara buga wa kungiyar kwallon kafa ta Okahandja Beauties FC wasa. An zabe ta a shekara ta 2006 a kungiyar kwallon kafa ta mata ta Namibia a matsayin mai tsaron baya har sai da ta zama mai tsaron gida a tsakiyar shekarar 2011, matsayin da ta rike har zuwa Yuli 2012 har zuwa lokacin da aka dakatar da ita.[1]
Eises na cikin tawagar a gasar cin kofin matan Afirka ta shekarar 2014. A matakin kulob tana buga wa Komas Nampol Ladies FC ta Namibia wasa.[2] [3]